AGIBASAHausa.com

AGIBASAHausa.com Contact information, map and directions, contact form, opening hours, services, ratings, photos, videos and announcements from AGIBASAHausa.com, Agibasahausa, Abuja.

Tabbas an ce an ji uwar yaran tana cewa: "Umar kar ka kashe min ɗana". Lallai wannan Umar an yi là'ananne, ɗan tsiya, ɗa...
18/01/2026

Tabbas an ce an ji uwar yaran tana cewa: "Umar kar ka kashe min ɗana". Lallai wannan Umar an yi là'ananne, ɗan tsiya, ɗan wahala, Allah ka wargaza Umar, Allah ka tozarta Umar, Allah sa a káshe Umar... Babban farinciki shi ne an ce suna hannu, gobe ƙiyama Umar zai tashi da nauyin rai 7. Yadda Umar ya kåshe Waɗannan zai iya kâshe duniya duka... Kashe Umar shi ne mafita har a wajen Allah. Ina roƙon ku a yi wa Umar fatan musibun duniya da lahira, Allah hana mishi jin daɗin duniya ko na misƙala zarra ne. Allah ya isa tsakaninmu da Umar har ƙiyama.

Alƙalin bayan fage,
Ahmad Usman Elnafaty.

Inna lil Laahi wa inna ilaiHi Raaji'un!Lalle rashin imani da lalacewa sun kai iyaka. A kashe mutum 7 ko Susan haka da ra...
18/01/2026

Inna lil Laahi wa inna ilaiHi Raaji'un!
Lalle rashin imani da lalacewa sun kai iyaka. A kashe mutum 7 ko Susan haka da rana a cikin garin Kano? Arewa? Allah Shi kyauta.
Yaa Allah, duk wadanda s**a yi wannan mummunan aiki, na kashe wadandan yara, idan ba masu shiryuwa ba ne, Allah Ka musu mummunan sakamako irin na wanda ya kashe muminai.

Wadannan yara masu Albarka, Allah Ya sanya Aljannah ce makomarsu tare da sauran wadanda s**a riga mu gidan gaskiya.

Allah ka bawa dukkan yan'uwansu da iyayen su hakurin wannan rashi mai tsanani.

Dr Isa Ali Pantami

Ya Allaah Duk wanda yake da Hannu Wajen Jefa 'yan Nigeria cikin Quncin Rayuwa, Ya Malikul Mulki Kajefoshi Cikin Talakawa...
16/01/2026

Ya Allaah Duk wanda yake da Hannu Wajen Jefa 'yan Nigeria cikin Quncin Rayuwa, Ya Malikul Mulki Kajefoshi Cikin Talakawan Shima.
Dan Allah Dan ANNABI Yan Uwa
Kuce Ameen. Kuyi sharing zuwa groups.

Kuyi Following na:
AGIBASAHausa.com
Madubin Bauchi
AGIBASA-Hausa
Isah Abdulkadir Barau

DUK NAMIJIN DA ZAIZO MIKI DA DAYA DAGA CIKIN WAƊANNAN HALAYEN TO MAYAUDARI NE 'Yar uwa, bude kunnanki da kyau. Zuciya ta...
16/01/2026

DUK NAMIJIN DA ZAIZO MIKI DA DAYA DAGA CIKIN WAƊANNAN HALAYEN TO MAYAUDARI NE

'Yar uwa, bude kunnanki da kyau. Zuciya tana da saukin yarda, amma hankali shine garkuwa.

Idan saurayi yana nuna miki wadannan halayen guda 5, to ki Gudu, kada ki tsaya jin "Ba haka nake nufi ba."

1. Mai Tsananin Gaggawa:
Kun hadu sati daya amma har ya fara maganar "Ke ce matata", "Zan gina miki duniya", "Ba zan iya rayuwa babu ke ba."

Maganar GaskiyaNamijin gaske yana daukar lokaci yana nazari kafin ya furta kalmar Aure. Mai gaggawa yana so ya rude ki ne ya samu abin da yake so ya gudu.

2. Mai Tsoron Zuwa Gida:
Kuna shekara kuna waya, amma da zaran kin ce: "Yaushe zaka zo gida a ganka?" sai ya fara bada uzuri.
"Ban shirya bane", "Akwai matsaloli a office", "Kiyi hakuri tukunna."

Maganar Gaskiya Wanda yake son ki da gaske, ba zai ji tsoron ganin Iyayenki ba. Wanda yake boyewa, wani abu yake nema daban.

3. Mai Neman Hujjar Soyayya:
Idan ya ce miki: "Idan kina sona ai zaki bani kanki" ko "Ki turo min hotonki na sirri don in tabbatar da amana."

Maganar Gaskiya Wannan shine babban Mayaudari. Soyayya mai daraja tana kare mutunci ne, bata cinye shi. Wanda yake son jikinki, ba zuciyarki yake so ba.

4. Mai Kiran Dare Kawai:
Da rana baya nemanki, baya son a ganku tare a fili. Sai dare ya yi tsakar dare sannan wayarsa take shigowa, yana maganganun shauki.

A Gaskiya, A "Reserve" yake ajiye ki. Akwai wacce yake baiwa lokacinsa na rana (Real girlfriend), ke kuma ta dauke kewar dare ce.

5. Mai Boye Wayarsa:
Idan yana tare da ke, wayarsa tana kife. Idan kira ya shigo, sai ya tashi ya koma gefe. Baya barin ki taba wayarsa ko da wasa.
Maganar Gaskiya Sirrin da yake boyewa, shine cewa ba ke kadai bace a rayuwarsa.

'Yar uwa, kada ki bari Kadarar Aure ta sa ki fada hannun Barawon Zuciya.
Namijin da yake son ki da gaske, zai Girmama ki, zai Kare ki, kuma zai Nemi hanyar Gidanku ba tare da kin tilasta shi ba.

Ya Allah, duk 'yar uwar mu da take hannun Mayaudari bata sani ba...
Ya Allah Ka bude idonta, Ka raba ta da shi, Ka canza mata da Nagari.

UMAR ALIYU DAHIRU ✍️

“Yanzu Ma Ta Yi Yaji, Yau Da Sassafe Ta Tafi Gombe” — Inji G-FreshTauraron TikTok G-Fresh Al-Amin ya bayyanawa mabiyansa...
15/01/2026

“Yanzu Ma Ta Yi Yaji, Yau Da Sassafe Ta Tafi Gombe” — Inji G-Fresh

Tauraron TikTok G-Fresh Al-Amin ya bayyanawa mabiyansa cewa matarsa, Maryam Gombe wadda ya ke kira da Binta Suga, ta yi yaji tun da sassafe ta tafi Gombe, inda ya danganta hakan da kishinta.

Wannan ya fito ne a matsayin martani ga wani mai amfani da TikTok da ya rubuta a comment cewa: "Saura kaɗan ya saki ki, wallahi." Sai G-Fresh ya amsa da cewa: "Yanzu ma ta yi yaji."

A cewarsa, dalilin tafiyar nata shi ne kishi, yana mai jaddada cewa bai damu ba domin "mace da bata amfanar da shi da ko sisin kwabo ba ba zata dameshi ba."

Lamarin ya tayar da kura a dandalin TikTok, inda mutane ke ci gaba da bayyana ra’ayoyinsu kan batun.

— Qugiya Hausa

“Wannan dabi’ar ta sabawa mutunci, ladabi da ka’idojin aikin lafiya” - Wata ma'aikaciyar jinya (Nurse) ta fallasa abin d...
15/01/2026

“Wannan dabi’ar ta sabawa mutunci, ladabi da ka’idojin aikin lafiya” -
Wata ma'aikaciyar jinya (Nurse) ta fallasa abin da ke faruwa a dakunan haihuwa

Wata ma’aikaciyar jinya (nurse) ta bayyana fushinta da takaicinta kan abin da ta kira rashin da’a a dakunan haihuwa, bayan wani namijin ma’aikacin lafiya ya shiga dakin haihuwa ba tare da izini ba yayin da wata mata ke nakuda, har ya tsaya yana kallonta.

Sanusi Fateema, wadda ta wallafa wannan bayani, ta ce abin da ya faru ba al’ada ba ne kuma bai kamata a amince da shi ba, tana mai jaddada cewa sanya kayan aiki ko kasancewa ma’aikacin lafiya ba izini ba ne na shiga dakin haihuwa ba tare da dalili ba, musamman lokacin da mace ke cikin tsananin radadin nakuda.

Ta zargi wasu ungozoma da shugabannin asibiti da yin shiru kan irin wannan dabi’a, tana kiran su “masu ba da dama” ga cin zarafin martabar mata. Fateema ta ce ta sha ganin irin haka da idonta a lokuta da dama tun lokacin da take dalibar jinya a wani babban asibiti.

Ta bukaci a kafa tsauraran dokoki da ka’idoji kan shiga dakunan haihuwa, tana mai gargadin cewa irin wannan dabi’ar ta sabawa mutunci, ladabi da ka’idojin aikin lafiya, kuma bai kamata a yafe mata ba.

Rahoton ya sake tayar da muhawara kan kare mutunci da sirrin mata masu juna biyu a cibiyoyin lafiya a Najeriya.

Me zaku ce?

LABARI: MIJINA YARASU na farko ya bar ni da ciki karami ya na lecturing a federal university dutsinma, Katsina State.Lok...
14/01/2026

LABARI: MIJINA YARASU na farko ya bar ni da ciki karami ya na lecturing a federal university dutsinma, Katsina State.

Lokacin da VC na su ya zo mun gaisuwa ya tambayeni meye qualification dina na ce masa master's ya ce in tura mashi sunana da abinda na karanta na tura masa bayan sati 1 sai ga appointment sun ba ni lacturing.

Bayan na haihu baby ta tayi 3 years sai nayi aure salary dina Alhamdulillah ya isheni ina hidimana ina da mota ta wanda nake hawa.

Inda matsalar tafara nasaima yarinyata mota irin na yara wanda suke hawa acikin gida tunda kishiyata tagani take fushi ba ta min magana.

Shi ne taje tasamu mijinmu tana fada mashi wallahi baxai yiyu ni ina aiki ba ita batayi saidai yabani kudi nakama kasuwanci nadaina aiki tayimun ziga harya dauka shine yace zai bani 2m nabar aikin.

Shi fa ba ya son bacin ran matar sa ni kuma nace sai dai abar auren wallahi kuma indai 2 Miliyan ce nima ina da ita.

Gidanmu ba daya ba da amma ga gidana ga nata amma ita matsalarta na bar aiki ni kuma wlh ban iya kasuwa ba kona fara kudina lalalcewa yake.

Dan Allah abani shawara yanzu haka dai monday zamu koma kuma yace sai dai na zaba ko aiki ko shi matarsa tun baida komai ta aure sa shiyasa yake girmama duk abinda takeso.

Please Kumin sharing domin samun shawarwari daga Masoya Shin Na kashe Àuren ne Kona karba 2m din Nabar aikina? Amma kutuna Cewa Bawai ra ayinsa bane na kishiyata ne, 🙏 sai na jiku Kuyi following Dina.

Kuyi following AGIBASAHausa.com

Jiya na bama wani saurayi numberta a Facebook muna fara zancen hira da shi da shi koh minti talatin (30)Bamu kai ba yace...
14/01/2026

Jiya na bama wani saurayi numberta a Facebook muna fara zancen hira da shi da shi koh minti talatin (30)
Bamu kai ba yace min sai anjima, hirarsa ya kare,
Ni kuma ina son saurayin da zamu iya kwana. Muna hira,
In zaka iya kamin magana

DA ƊUMI-ƊUMI: Ƙasar Saudi Arabia ta ce ba za ta bar Amurka ta yi amfani da sararin samaniyar ta ba don kai farmaki kan I...
14/01/2026

DA ƊUMI-ƊUMI: Ƙasar Saudi Arabia ta ce ba za ta bar Amurka ta yi amfani da sararin samaniyar ta ba don kai farmaki kan Iran.”

Saudi Arabia da wasu kasashen Gulf ciki har da Qatar, sun sanar da Amurka cewa ba za su amince Amurka ta yi amfani da sararin samansu ko sansanin sojojinsu don kai wani harin soja kan Iran ba, domin kada su shiga rikici ko su fuskanci ramuwar gayya daga Iran

YA ALLAH, KAI MUKA DOGARA! Yayin da wahala ta yi yawa, kuma masu mulki s**a toshe kunnuwansu, babu abin da ya rage mana ...
14/01/2026

YA ALLAH, KAI MUKA DOGARA! Yayin da wahala ta yi yawa, kuma masu mulki s**a toshe kunnuwansu, babu abin da ya rage mana sai mu ɗaga hannu sama, mu kai kukanmu ga wanda ba Ya bacci. Wannan ita ce addu'ar talakawan Najeriya a yau...

Ya Ubangiji, mun kawo kukanmu a gare Ka.
Mun zaɓi shugabannin da muka yi tsammanin za su tausaya mana, amma sun zama ƙarfen ƙafa ga rayuwarmu.

Sun cire mana tallafi, Ya Allah Ka ba mu tallafinKa.
Sun karya mana darajar Naira, Ya Allah Ka ba mu arzikinKa.
Sun bar mu da yunwa, Ya Allah Ka ciyar da mu daga inda ba ma zato.
Ya Allah! Kamar yadda Ka nuna mana ƙarshen mulkin Fir'auna da ƙarfinsa, muna roƙonka da ikonKa, Ka nuna mana ƙarshen mulkin Tinubu da na yaransa lafiya.

Kada Ka bari su sake maimaita mana irin wannan zalunci a zaɓen 2027.

Ya Allah Ka Wanzar Da Arzikin Ka da Kariyar Ka Gaduk Wanda yayi FALLOW din Wannan Shafin ALIB Hausa
Ya Allah, Ka sa wannan shekara ta 2026 ta zama shekarar da za mu gane gaskiya, mu haɗa kanmu, kuma mu ceto makomar 'ya'yanmu daga hannun waɗanda ba sa ƙaunarmu.

Amin Ya Rabbil Alamin!

Dan Allah ku taya mu da sharing zuwa groups...
Sanarwa domin samun ingantattun labarai kuyi Following na AGIBASAHausa.com
AGIBASA-Hausa
Madubin Bauchi
Duniyar-Wasanni
Isah Abdulkadir Barau
Isah Isah Bauchi
Agibasa Hausa

Yayi daidai Matakin da aka ɗauka kan Iran: wani tsari na mulki da ya daɗe shekaru masu yawa yana kashe mutane da dama ba...
14/01/2026

Yayi daidai Matakin da aka ɗauka kan Iran: wani tsari na mulki da ya daɗe shekaru masu yawa yana kashe mutane da dama bai cancanci ci gaba da wanzuwa ba. Akwai buƙatar yin sauye-sauye,” in ji Shugaban Ƙasar Ukraine, Volodymyr Zelenskyy, a wani saƙo da ya wallafa a shafin X.

Hadimin shugaban ƙasa Tinubu, Abdul'aziz Abdul'aziz ya bayyana hakan ne a wani sako da ya wallafa a shafinsa na Facebook...
14/01/2026

Hadimin shugaban ƙasa Tinubu, Abdul'aziz Abdul'aziz ya bayyana hakan ne a wani sako da ya wallafa a shafinsa na Facebook.

Bayanin nasa na zuwa ne a daidai lokacin da Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ke shirin sauya sheƙa zuwa APC.

Address

Agibasahausa
Abuja

Website

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when AGIBASAHausa.com posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Share