Dr Dan Alhaji Media

Dr Dan Alhaji Media BAUCHI GASKIYA

03/03/2026

Assalamu Allekum wa Rahmatullahi wa barkatuhu.

A yau ne, Honourable Abduljabbar Bala Tanko, ɗan takarar Majalisar Dokokin Jihar Bauchi, ya gudanar da rabon kayan masarufi ga mabukata domin rage musu radadin halin ƙunci da akeciki.

Kayan da aka raba sun haɗa da shinkafa, s**ari, taliya, mai, da sauran muhimman kayan abinci. An yi wannan tallafi ne domin tabbatar da cewa marasa ƙarfi da mabukata sun samu damar gudanar da azumi cikin kwanciyar hankali, mutunci, da walwala.

Wannan shiri ya nuna jajircewa da ƙuduri na ƙarfafa zumunci, tausayi, da taimakon juna a tsakanin al’umma. Haka kuma, ya nuna kulawa ta gaskiya da himma wajen tabbatar da walwalar jama’a, musamman a wannan lokaci da ake bukatar karamci, jin ƙai, da tallafawa juna.

Muna miƙa godiya ta musamman ga duk wanda ya bada gudunmawa, ya bayar da goyon baya, ko ya taka rawa wajen ganin wannan aiki na alheri ya samu nasara. Allah Ya saka musu da alheri mai yawa, Ya ƙara musu arziki da albarka, Ya kuma ninka ladar duk wani aikin alheri da s**a yi.

Muna roƙon Allah Ya ba mu ikon kammala wannan azumi cikin koshin lafiya da imani, Ya karɓi ibadunmu, azuminmu, addu’o’inmu. Allah Ya sanya albarka, zaman lafiya, da haɗin kai a cikin al’ummarmu. Ameen.

(RAMADAN KAREEM)
(Abdul-Hero)

Assalamu Allekum wa Rahmatullahi wa barkatuhu.A yau ne, Honourable Abduljabbar Bala Tanko, ɗan takarar Majalisar Dokokin...
03/03/2026

Assalamu Allekum wa Rahmatullahi wa barkatuhu.

A yau ne, Honourable Abduljabbar Bala Tanko, ɗan takarar Majalisar Dokokin Jihar Bauchi, ya gudanar da rabon kayan masarufi ga mabukata domin rage musu radadin halin ƙunci da akeciki.

Kayan da aka raba sun haɗa da shinkafa, s**ari, taliya, mai, da sauran muhimman kayan abinci. An yi wannan tallafi ne domin tabbatar da cewa marasa ƙarfi da mabukata sun samu damar gudanar da azumi cikin kwanciyar hankali, mutunci, da walwala.

Wannan shiri ya nuna jajircewa da ƙuduri na ƙarfafa zumunci, tausayi, da taimakon juna a tsakanin al’umma. Haka kuma, ya nuna kulawa ta gaskiya da himma wajen tabbatar da walwalar jama’a, musamman a wannan lokaci da ake bukatar karamci, jin ƙai, da tallafawa juna.

Muna miƙa godiya ta musamman ga duk wanda ya bada gudunmawa, ya bayar da goyon baya, ko ya taka rawa wajen ganin wannan aiki na alheri ya samu nasara. Allah Ya saka musu da alheri mai yawa, Ya ƙara musu arziki da albarka, Ya kuma ninka ladar duk wani aikin alheri da s**a yi.

Muna roƙon Allah Ya ba mu ikon kammala wannan azumi cikin koshin lafiya da imani, Ya karɓi ibadunmu, azuminmu, addu’o’inmu. Allah Ya sanya albarka, zaman lafiya, da haɗin kai a cikin al’ummarmu. Ameen.

(RAMADAN KAREEM)
(Abdul-Hero)
Major Hamza Almustapah FOHA friends

DAY TEN"And whoever relies upon Allah - then He is sufficient for him." (Qur'an 65:3) Trust Allah in every plan you make...
27/02/2026

DAY TEN

"And whoever relies upon Allah - then He is sufficient for him." (Qur'an 65:3) Trust Allah in every plan you make.

I got over 10 reactions on one of my posts last week! Thanks everyone for your support! 🎉
26/02/2026

I got over 10 reactions on one of my posts last week! Thanks everyone for your support! 🎉

DAY EIGHT"And He found you lost and guided you"(Quran 93:7) Ramadan is a month of realignment, returning to what truly m...
25/02/2026

DAY EIGHT

"And He found you lost and guided you"

(Quran 93:7) Ramadan is a month of realignment, returning to what truly matters, strengthening our faith, and renewing our intentions.

24/02/2026

DAY SEVEN

"The Servants of the most merciful are those who walk upon the earth humbly" (Quran 25:63) Ramadan is not only about personal devotion, it is about character. How we speak, how we serve and how we respond

DAY SEVEN"The Servants of the most merciful are those who walk upon the earth humbly" (Quran 25:63) Ramadan is not only ...
24/02/2026

DAY SEVEN

"The Servants of the most merciful are those who walk upon the earth humbly" (Quran 25:63) Ramadan is not only about personal devotion, it is about character. How we speak, how we serve and how we respond.

DAY FIVE"And seek help through patience and prayer" (Qur'an 2:45) as we reach the 5th day of Ramadan, we are reminded th...
22/02/2026

DAY FIVE

"And seek help through patience and prayer" (Qur'an 2:45) as we reach the 5th day of Ramadan, we are reminded that true strength lies in patience (sabr and sincere devotion.

Address

Makera
Bauchi

Website

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when Dr Dan Alhaji Media posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Share