20/05/2024
𝐃𝐔𝐊 𝐖𝐀𝐍𝐈 𝐃𝐀𝐔𝐑𝐈 𝐃𝐀 𝐌𝐔𝐓𝐔𝐌 𝐘𝐀𝐘𝐈 𝐌𝐀𝐊𝐀, 𝐊𝐎 𝐀𝐋𝐉𝐀𝐍𝐈 𝐃𝐀𝐍 𝐊𝐀𝐃𝐀 𝐊𝐀𝐂𝐈 𝐆𝐀𝐁𝐀, 𝐊𝐎 𝐃𝐀𝐍 𝐊𝐀𝐃𝐀 𝐊𝐀𝐘𝐈 𝐀𝐔𝐑𝐄 𝐊𝐎 𝐀𝐑𝐙𝐈𝐊𝐈 𝐙𝐀𝐈 𝐊𝐖𝐀𝐍𝐂𝐄
Da yawa wasu lokutan zakaga mutum yana ta shan wahala a rayuwa, ya buga nan ya buga nan shiru, kuma duk abinda ya kulla dan yasamu wani abin alkhairi Amman abin ko ya shiryu saiya wargatse. Wasu lokutan kuma ko harka wani ya fara abin sai ya lalace, komai ya kare, tabbas akwai kaddara da ALLAH yake jarrabar bawansa, Amman a wasu lokutan kuma makiya ne daga mutane, ko aljanu suke sakawa mutum hannu, dan kada ya taba ci gaba,
Wani lokacinma kaga Mace gata kyakykyawa Amman kaga ta rasa mijin aure, ko kaga mutum yanaso yayi aure shima kaga abin yaki yuwuwa, To Wallahil Azim Amafi yawan Lokuta Asiri akaiwa mutum dan kada komai ya yiwu,
Cikin ikon UBANGIJI yau mun futo da wannan sirrin mai karfin gaske, dan taimakon yan uwa, kuma wallahi Yana da karfi sosai domin mun aikatashi babu adadi ga jama'a masu yawa, kuma ana samun Saukin Al'amura,
Da farko za'a rubuta wannan Salatin da yake jikin wannan takardar kafa daya, tare da wannan hatimin shima kafa daya, sannan a Rubuta wannan ayar ita kuma kafa talatin da daya, 31 👇👇
ورد الله الذين كفروا بغيظهم لم ينالوا خيرا وكفى الله المومنين القتال وكان الله قويا عزيز ا.
Sannan sai kasami kasar gunda jaki yayi burgima, ka debi kadan kazuba arubutun kasha, kashafe jikinka,
To Wallahil Azim Duk wanda yayi haka, duk makarun dake jikinsa, ko Sammu. Ko jifa, zai warware, zai karye.
Sannan ko mayune s**a k**a mutum akai haka aka bashi yasha, ko yana kwance zai Mike take, insha'allahu rabbi
Kuma ana karanta Salatin domin dafa'i da rugaza abokan gaba.
Idan mutum bazai iyayiba, muna hadawa mutura masa aduk inda yake, kuma muna yin aiki kala kala, da bada ko wane irin taimako.
Munyi Izini ga duk Wanda yayi comment da Salatin Annabi Kuma yayi share zuwa Group uku domin yan'uwa su amfana kira ko whatsupp 08109928398
Malam Bakir Me Yasin