03/05/2024
AREWA MUNYI ABIN KUNYA
Kamar yadda na wallafa labarin jiya, yau kwana hudu kenan, wadannan mata Árnà s**a sace yaran Musulmi daga jihar Sokoto s**a kai Abuja aka kamasu
Mutanen Arewa basu damu da yada labarin ba, abinda aka damu dashi yake trending shine labarin wata yarinya mai tallen zogale da aka yiwa waka
Mu sani cewa illar da wadannan Árná suke mana yafi wanda 'yan táadda ke yi, su 'yan ta'àdda idan sun kà$he Musulmi ya mutu da imani Aljannah zai tafi Insha Allah
Su kuma wadannan Àrna da suke satar yaran Musulmi zuwa suke su canza musu addini, wanda ya mutu ba addini $akamakonsa wúta, kunga anan illarsu yafi na 'yan táadda
Kamata yayi ace labarin nan shine yake trending amma abin haushi da takaici labarin wata yarinya mai zogale da aka yiwa waka shine yake trending a Arewa
Wannan zai nuna maka cewa an cinye Arewa da yaki, babu wani abinda ya rage a Arewa sai iskanci da sharholiyar banza da wofi, shiyasa zamu cigaba da ganin wulakanci, za'a cigaba da takamu yadda aka ga dama
Wannan da ace Musulmi ne s**a saci yaran Àrna na tabbata da duniya gaba daya sai ta girgiza da labarin
Ku duba ku gani fa, cikin wanda s**a sace har da jaririya 'yar sati biyu da haihuwa, abune mai ban tausayi, amma har a cikin manyan Malamai masu fada aji babu wanda ya fito yayi magana saboda tsoro da kwadayin rayuwar duniya
Arewa kam babu, an gama cinyemu da yaki
Allah Ya sauwake
~Datti Assalafiy