08/12/2025
Auren sha,awa
page 8
... JAMA,a dake receptionist kuwa ganin likita kar' ce yana neman agaji ai ba wanda ya tsaya jin ya,akai.
kowa ya ari ta kare, sudai abinda kema kowa yawo shine ""wayyo fatalwaยฒ" wayyo gawa da s**aji likita na cewa ai kuwa harda wanda aka kawosu ranga ranga mikewa s**ayi garau.
s**a cigaba da gudu. nurse rukayya da bullowanta kenan tayi tozali da abinda keta tsalle ana rabawa duniya tana gani, wani yarr taji a ranta take wani kishinsa ya lullubeta.
da gudu ya zo giftawa yana Neman hanbareta amma haka ta rungumoshi tsamยฒ tana hawaye
"kicikani rukayya na jangwalowa kanmu bala,i
"Doctor ka nutsu al,auranka na waje '
kibarni gara kowa ya gani na tabo ajalina nurse
Doctor's din asi bitnne maza s**azo s**a dauke ya izuwa psy chatry clinic dake cikin asibitin.
ita kuma nurse rukayya ta zabga uban tagumi tana kallon yan uwanta nurse suna gulmarsa yau ina jinkan
saiga alhajin mugu waje kowa ya gani ba sauran kwambo lallai gaishe da hauka.
sosai takejin babu dadi game da yanda suke zaginsa
shikam dan bawan Allah bakin get ya taro matarsa ta fado masa a kirji har yanzu wandonta a cire ta kasa maidawa yaso ya dawo da,ita amma fadi take
kwanrankwatsa na bar asibitinnan kuma ko gawata aka kai wuta la azza hawiya sai kuma ta ""fashe da kuka Ahmadu ka yafe mun naso inci amanarka ''
***.
toshe mata baki yayi da tafin hannunsa yajata inda yay parking matarsa s**a shiga ya lula motarsa yana tunanin wata kila taga wani abunne daya firgitata..
a clinic din mahaukata kuwa surutai Doctor ashraf ya dinga yi kawaii k**ar plashing haka zenat take bayyana masa ta bace.
sosai take gigitashi ya soma tsanan kanshi a rayuwa gashi duk wanda yaso yafadama wani abu kasawa yakeyi da ya bude bakinsa zai yi wata magana sai ta bayyana.
tana masa kwafa haka zai dinga kallonta jikinshi na shiver k**ar mai zazabi,
Dole akayi imforming dangin Doctor ashraf s**a zo wata k**ammiyar dattijuwa nagani fara tarr hannunta da carbi jikinta da tafkeken mayafi
fuskarta da rangwadeden al ama sud Baki sosai biye da,ita yan matane guda biyu sai hawaye sukeyi.
Lubnace mai cewa tuntuni nacema yaya ashraf banason zaman da kake a asibitinnan amma haka zai wuni can ya kwana can ya maida asibiti k**ar wani gida k**ar bashine mai asibitinba.
Dafata dattijuwar tayi da alanmu mamarshi ce tace lubna yanxu addu,a yayanku yakeso da alamu gamo yayi amma bari muje muji ta likitocin.
Wani doctor dacid ne bayan sun gama tattara dukkan bincikensu yazo yana yimata bayani daidai nurse hafsat ta shigo da Islamic harbs a hannunta
"Matsalar doctor bawani babbace hajiya wato kwakwalwar mutum akwai wasu chemical substances da suke secreating akwai seroting da depomine sune insuna sauka fiye da ka,ida sai yakai mtum ga cutar hauka mai suna mania.
***. In mutum yana fama da cutar mania zakiga ayyuka kansa ya nunku fara,arsa,saurinsa,fushinsa da dai sauransu ya danganta da yanayin halin mutum kafin faruwar al,amarin.
Abun toshine ke faruwa da doctor ashraf likita to yanzu wani taimako zamu bashi !!oh asharaf.
Umma addu,a muke bukata dani da doctor ashraf wallahi baida wannan cutar kurum saita rushe da kuka tana kallon doctor ashraf da aka kukkullesa bakin gadon .
Da sauri maman doctor din ta taso ta rungumeta tana bubuga mata baya cikin sigar rarrashi shikuma Dr ashraf shiru yayi yana mamakin yanda yake ganin zenat inyace musu gatacan sai ace haukane.
Addu,a nurse rukkayya ta fara yimasa ayatul kursiyyu tana t**a masa saida tayi masa kafa tara tana t**a masa.
Sannan ta d**o ta zuba masa kwararan idanunwanta tace kana gani ta yanxu?
girgiza kai yayi alamar baya ganinta murmushi tayi ta juya ta kalli mamansa daketa jan tazbihi
umma kin gani ko ayimasa na gida kawai
kara ya saki gashinan ta zama ke yina nunfin zenat ta zama nurse rukayyat kwalla ma kanta da kanta mari tayi tace Auzibillahi ai ni nafi karfinki mi nayi mik
Huhhhhhh ya sauke wani gwsuron numfashi ta bace
Godiya su umma s**a yimata gameda su lubna ta juya zata fita ta barsu su shashshafa masa maganin da s**a zo dashi.
Ai tana taka kofar dakin ya kwalla wata uban kara nurse kixo gatanan ta dawo
Dole tazo ya kankanemata hannu kenan in nurse rukayya tana wajen zeenat bata zuwa inkuma tabar wajen saita dawo.
*** shigowar da abdul yayi hannunsa rije da ledar tsire da roban yoghurt ya sake yin firgigit ruhinta ya dawo daga wajen su Dr ashraf tana dan murmurs hi take cewa likita in hadaka aure da nurse rukayyat is my last duty sannan in dauki fansa na akan azzalumaina.
sannan in koma cikin "dead" body dina in huta .... ammna inaaaa !!Alhj buba da, hajiya meenat sun bata mun kabarina !! sun bata mun kabarina da sabon zina da kashe kai rai!!!
Har abdul yazo kanta ya tsaya bata saniba saida yace me !!k**e cewa zeenat.?
murmushi tayi batace komaiba.
maimaita kiran sunanta yayi you ! changed zenat! you changed kinsan ina ina sonki amma ko magana kinki kiyimun.
kinsa ranki a gun zaluncin da wancan azzaluman s**a yimiki.
kibarshi ya wuce koma menene ni zan aureki koda kanjamau s**a shafa maki ni zan aureki.
kurr tayi mashi da ido wanda yasashi tsorata har saida ya fara ja da baya saboda yanda yaga eye bell dinta yina watsalniya k**ar bana mutane ba.
A hankali tayi wani murmushi mai sauti "Abdul" na yarda kana sona amma.
ba zaka aureniba ba zanyi soyayya da kai a haka ba
har abada baxan aureka ba.
Haba zeenatu to miyasa? nace Miki ko H .I.V gareki zan aureki, ki shafamun.
Rantane ya fara hasala ta daka masa wata uwar tsawa mai k**a da saukan aradu.
da saida yasashi firgita nan take yaji maranshi ta kulle ya fara kokarin sakin fitsari a wando.
"Abdul" ba zan iya aurenkaba a haka baka da sana,a
baka da gidan kanka,sokake ka aureni mu ringa zuwa wajen abokinka muna aron dakin kwana? kuma a haka mu tara yaya in abokin naka ya koremu fah? ina zamu
kai jahiline? kaifa ba jahili bane abdul
ka nemi aiki mana Abdul
kwalin diploma ne da kai fah
komawa yayi bisa kedar da aka malale dakin da,ita yayi ya zauna dan nesa kadan da,ita, cikin
kunan rai ya fara magana dake damunsa for years babu wanda zai fadamawa.
bare yaji sanyi.
To ya zanyi zeena A kasar nan indai kai dan talakane baka da kafa ko kayi karatun a banza kinga nayi Kur utt nayi degree duk dani marayane bani da kowa iyayena sun mutu kasantuwar wata gobara da mukayi sai yan uwa kuma basu taimakamin
hakan yasa na jajirce nayi karatu don in taimaiki kaina amma yau shekaru ukku da degree dina duk inda naje neman aiki bansamu sai dai ace dama masters gareni
Amma kinga wannan abokin nawa dandan wani alhajine har yassmu aiki babban matsayi kuma nima yace inje wsjen alhajin indai zaiyi Homo dani (luwadi)zan samu.
nikuma ina tsoron Allah da yanda rayuwata zata kaya daga karshe sanda tsutsotsi zasu cinyemin dubura wa zai yi jinyata.
*shikenan abdul ka hado takardunka ka fara zuwa wajen alhajin da yayima abokinka hanya wato dan luwadin waya sanima ko karya yayi masa may be kasamu.
Bai musu ba yace mata to ya mika mata ledar tsiran da ya kawomata amsa tayi ta bude ta kakala masa murmushi.
"Abdul waya baka wannan haba zeenatu kin raina sana,ata?
murmushi tayi tace kaga banacin abinda kasayone dama fruit ne
" oh laifinane da ban tamyeki ba na siyo yanxu mik**e so asiyo miki.
Na koshi kabari sai nan gaba
bazai yiwuba zeena dole kici wani abu yana fadin hakan ya Mike yay waje.
Girgiza kai tayi ta bisa da kallo Allah sarki masoyin gaskiya .
* Rauhanai basu cin abinci cin abinci ya haramta gani har abada.
**** Wai wanene Alhaji buba kuma wane alakane tsakaninsa da zeenat????
like coment and share pls