13/02/2023
Allahu Akbar ๐ญ๐ญ๐ญ
Daga jiya zuwa yau An samu gudunmawar naira N34,900 (Dubu Talatin da Hudu da dari tara daga hannun mabiya wannan shafin, Allah (SWT) ya biyaku da gidan Aljannah kuma ya hada ku da masu taimakon ku a duk inda kuke alfarmar wannan rana ta yau, sannan har yanzu kofa a bude take domin ceto rayuwar wannan bawan Allah.
Don Allah ko naira 50 (Hamsin) ce, taimako baya kadan ๐ญ๐ญ.
Ga number account din mahaifin shi:
0599107200
NURA MUSA
*GTBank*
Aliyu yaro danshekara 15 dake tudun wada funtua
Aliyu yana neman taimako wajen 'yan uwa musulmi
Kusan wata 3 kenan yana kwance baci ba sha ๐ญ๐ญ
kullun cikin karin ruwa Akalla kullun sai ansamashi ruwa leda 3
(shine abincinshi shine ruwanshi).
Da zaran yachi abinchi sai abinchin yatsaya a kirjinshi baya wucewa cikinshi
Anje asibitin funtua anturasu katsina sunje katsina sun kwanta daga baya anturasu asibitin Abu zaria.
Komai nasu yakare sakamakon iyayenshi bamasu halibane, dan haka suke neman taimako gurin al'umma domin ceto rayuwarshi daga hadarinda take
Zaman yanxu an turasu A.B.U Zaria amma babu ko na motarda zasu hau suje asibitin ballantana na gwaji dana magun-gunan da za'a rubuto musu. A taimaka jama dan Allah ๐ญ๐ญ๐ญ.
Haka zalika iyayanshi na bukatar abinci domun komai nasu ya kare sanadiyyar wannan rashin lafiyar tashi kutaimaka fisabilillahi domin kaishi asibiti dan Allah jama'a Allah ya bamu ikon taimakawa ameen
Domin karin bayani kukira 09046731412 masu taimakawa ta banki kuma ga number da zaku taimaka nan.
0599107200
NURA MUSA
*GTBank
Mungode sosai Allah ya saaka da Alkhairi sannan Allah ya bar zumunci Ameeen.