22/11/2025
Watarana wani Alhaji ya zo wucewa ta gefen wani rafi se ya ga wani masunci (me k**a kifi) a gefen rafi ya samu guri ya kwanta yana ta hutawan shi.
Se Alhaji nan ya cewa me kamun kifin nan " ya na ganka a kwance memakon k**a kifin ?"
Se masuncin yace " ai na gama k**a na yau. wanda na k**a ya ishe ni"
Alhajin nan yayi mamaki, sannan yace " To meyasa ba za ka tashi ka kara k**a wasu bah?"
Se masuncin nan yace " me zan yi dasu idan na k**a ?"
Alhaji :yace zaka siyar mana ka samu kuɗi dayawa, Sosai.daganan ka siya jiragen ruwa sababbi da manyan abin k**a kifi, daganan kuma ka zama babban mutum me kuɗi k**a na"
Se masuncin yace " To bayan na zama me kuɗi k**ar ka se kuma mene ?"
Se Alhajin yayi murmushi yace " se ka huta ka more rayuwa"
Se masuncin yace " To yanxu me ka same ni ina yi ?"
Alhajin yace "hutawa mana "
Se masuncin yace " kaga ba se na zama kai ba kenan kafin na huta na more rayuwa na"