27/07/2024
Manzon Allah s.a.w ya
ce dauk Wanda
yakaranta wannan
addua koda sau 1 ne a
raiyuwarsa, Allah zai
bashi ladan aikin Hajji
360, da ladan 'yanta
bayi 360, da ladan
sadaka da dirhami 360,
da ladan saukar
alqura'ani 360, da ladan
yayewa bayi 360 bakin
ciki da quncin rayuwa.
Manzon Allah yana
fadar haka sai Jibrilu
yazo ya fadamasa
Ubangiji Ya rantse da
ikonSa da mulkinSa duk
wanda ya fadi addu'ar
nan a cikin alummarka
koda sau 1 ne, Allah Ya
lamunce masa
abubuwa bakwai :
1. Zai rabashi da talauci
2. Zai kiyayeshi daga
tambayar Munkar da
Nakir
3. Zai kiyayeshi daga
matsewar kabari
4. Zai haramtamasa
shiga wuta
5. Zai kiyayeshi daga
mutwa katsam
6. Zai bashi damar keta
siradi
7. Zai tsare shi daga
fushin shugaba
azzalumi marar adalci.
ﻻﺇﻟﻪ ﺇﻻ ﺍﻟﻠﻪ ﺍﻟﺠﻠﻴﻞ ﺍﻟﺠﺒﺎﺭ
ﻻﺍﻟﻪ ﺍﻻ ﺍﻟﻠﻪ ﺍﻟﻮﺍﺣﺪ ﺍﻟﻘﻬﺎﺭ
ﻻﺍﻟﻪ ﺍﻻ ﺍﻟﻠﻪ ﺍﻟﻜﺮﻳﻢ ﺍﻟﺴﺘﺎﺭ
ﻻﺍﻟﻪ ﺍﻟﻠﻪ ﺍﻟﻜﺒﻴﺮ ﺍﻟﻤﺘﻌﺎﻝ
ﻻﺍﻟﻪ ﺍﻻ ﺍﻟﻠﻪ ﻭﺣﺪﻩ ﻻﺷﺮﻳﻚ ﻟﻪ
ﺍﻟﻬﺎ ﻭﺍﺣﺪﺍ ﺭﺑﺎ ﻭﺷﺎﻫﺪﺍ ﺍﺣﺪﺍ
ﻭﺻﻤﺪﺍ ﻭﻧﺤﻦ ﻟﻪ ﻣﺴﻠﻤﻮﻥ
ﻻﺍﻟﻪ ﺍﻻ ﺍﻟﻠﻪ ﻭﺣﺪﻩ ﻻﺷﺮﻳﻚ ﻟﻪ
ﺍﻟﻬﺎ ﻭﺍﺣﺪﺍ ﺭﺑﺎ ﻭﺷﺎﻫﺪﺍ ﺍﺣﺪﺍ
ﻭﺻﻤﺪﺍ ﻭﻧﺤﻦ ﻟﻪ ﻋﺎﺑﺪﻭﻥ
ﻻﺍﻟﻪ ﺍﻻ ﺍﻟﻠﻪ ﻭﺣﺪﻩ ﻻ ﺷﺮﻳﻚ ﻟﻪ
ﺍﻟﻬﺎ ﻭﺍﺣﺪﺍ ﺭﺑﺎ ﻭﺷﺎﻫﺪﺍ ﺍﺣﺪﺍ
ﻭﺻﻤﺪﺍ ﻭﻧﺤﻦ ﻟﻪ ﻗﺎﻧﺘﻮﻥ
ﻻﺍﻟﻪ ﺍﻻ ﺍﻟﻠﻪ ﻭﺣﺪﻩ ﻻﺷﺮﻳﻚ ﻟﻪ
ﺍﻟﻬﺎ ﻭﺍﺣﺪﺍ ﺭﺑﺎ ﻭﺷﺎﻫﺪﺍ ﺍﺣﺪﺍ
ﻭﺻﻤﺪﺍ ﻭﻧﺤﻦ ﻟﻪ ﺻﺎﺑﺮﻭﻥ ﻻﺍﻟﻪ
ﺍﻻ ﺍﻟﻠﻪ ﻣﺤﻤﺪ ﺭﺳﻮﻝ ﺍﻟﻠﻪ ﺍﻟﻠﻬﻢ
ﺍﻟﻴﻚ ﻓﻮﺿﺖ ﺍﻣﺮﻱ ﻭﻋﻠﻴﻚ
ﺗﻮﻛﻠﺖ ﻳﺎ ﺍﺭﺣﻢ ﺍﻟﺮﺍﺣﻤﻴﻦ
LA ilaha illallahul jalilil
jabbar
LA ilaha illallahul
wahidul qahhar
LA ilaha illallahul
karimus sattar
LA ilaha illallahul
kabirul muta Al
LA ilaha illallahu
wahdahu lasharika lahu
ilahan wahidan
warabban washahidan
ahdan wasamadan
wanahnu lahu
muslimun
LA ilaha illallahu
wahdahu lasharika lahu
ilahan wahidan rabban
washahidan a hadan
wasamadan wanahnu
lahu Abidun
LA ilah illahu wahdahu
lasharika lahu ilahan
wahidan ahdan
wasamadan wanahnu
lahu qanitun."
Katurawa yan'uwa
musulmai domin suma
su samu ladan wannan
adduaa
DAN ALLAH KAMAR
YADDA Na TURO
MAKA KAI MA DAURE
KAI SHARING A
GROUP'S KO A
TIMELINE DINKA DAN
YAN'UWAN KA SUMA
SU KARANTA.
✍️Hafiz ibn auwal dan mamansa