22/05/2023
ƊAN TSIGIGIN YA FITO KARARA YANA CEWA, WAI BA DOLE NE ABI DOKAR ALLAH A NIGERIA BA. AMMA DOLE NE KA BI DOKAR KASAR.
__Sheikh Ibrahim Zakzaky (H)
"To dan tsigigin ya fito karara yana cewa, wai ba dole ne a bi dokar Allah a Nijeriya ba, amma dole ne ka bi dokar kasar.”
“To Allah Shi ya halicci sama da kasa, Shi ya halicci mutane Ya dora su bisa doron kasa, kuma dokarsa ce ta zama dole a bi. Dokar mutum idan ta saba ma ta Allah to bata hau kanmu ba.
Cikin Ganawar Jagora da Iyalan shahidai. Kashi Na hudu. 11/12/2022
Ja'afar muhammmad✍️
22-May-2023
Sheikh Zakzaky's Gallery.