13/09/2026
Kira Zuwa ga YAN Uwana Matasa masu ta'ammali da wannan kafa ta Facebook Dangane da kalaman batanci da cin zarafin juna da wasu sukeyi
Assalamu alaikum
# # # # # # # # # # # # # # # #
Maganar gaskiya itace
Wasu Suna siyasa a makan CE ida nun su rufe kamar Wadanda ba suyi karatu ba Kai wasu in mukai duba da kyau za muga ta wani bangaren ma gara Wadanda ba suyi karatun bama dasu Koda yake karatu daban tarbiyya daban duba da yadda s**a dauki siyasar
""""""""""""""""
Yana da kyau Musani cewa ita fa siyasa bai zama dole ace duk abinda kake so sai al'ummah sun so Shi ba wannan Yasa Nike ganin kuskuren dukkan Wanda suke kallon Wadanda s**a Sha ban ban a siyasa Ama tsayin abokin gaba harma kaji yana furta Muna Nan kalamai a gare Shi tare da cin zarafin Shi Dana iyayen Shi Wanda hakan ko kadan baida ceba
Domin ita siyasa duk Wanda yasanta ya San cewa Bata da masoyi na din din haka Kuma Bata da maqiyi na din din
Amma babban abin ta kaici mun tsinci kanmu a wani Hali Wanda zakaga sbd ban bancin ra'ayi kawaii Sai kaga wasu Suna kallon Wanda ra'ayin su baizo Daya ba kamar Wanda yayi ridda
Ya Kai Mai irin wancan tinanin ya kamata kadawo hankalin ka kayi karatun ta natsu kagane cewa samun wani bai Hana naka, Kuma dukkan abinda Allah ya rubuta Zaka samu a Rayuwar ka baza kabar duniya ba har sai ka same Shi sannan Kuma kasani ba sai kaci zarafin wani ba ko kayi fitina da wani ba Zaka samu
Allah Yasa Mudace Ya bamu ikon gyarawa Amin
Naku Har kullum
Rabee'u El-zakareeya Dandume Lahadi 13/09/2026.